Author: Editor

Ya kamata a saka baki ga saɓanin da aka samu tsakanin ma’aikatan Hukumar Kafafen Yaɗa Labarai ta Jihar Sakkwato da Wani Babban Malamin Addinin Musulunci a Babban Filin Jirgin Sama na  Sakkwato lokacin hidimar ɗaukar alhazzai. Ya dace Ma’aikatar Yaɗa Labarai ta Jihar Sakkwato da Ƙungiyar ‘Yanjarida ta Ƙasa Reshen Jihar Sakkwato da Ma’aikatar Lamuran Addini ta Jiha jagororin malaman Addinin Musulunci na Sakkwato da sauran magabata da suka dace, su yi tsaye a sasanta. Haƙiƙa, idan dai abinda kowane ɓangaren ya faɗi ya tabbata, to an sami kurakurai daga dukkan sassan biyu. Ashe kuwa bai kamata ba muhimman hukumomi…

Read More

Aliko Dangote, the Chairman Aliko Dangote Foundation and President/Chief Executive, Dangote Industries Limited, has been named in the inaugural 2025 TIME100 Philanthropy list, which recognises the 100 most influential leaders shaping the future of philanthropy across the world. Dangote is the only Nigerian on this distinguished list. The prestigious list, published by TIME Magazine on Tuesday, features Aliko Dangote, whose Foundation spends an average of $35 million a year on programmes across Africa, alongside other global figures in charitable work, such as Michael Bloomberg, Oprah Winfrey, Warren Buffett, and Melinda Gates, all of whom are recognised as Titans. Other prominent names on…

Read More