“Zuwa yau, mutun 196 ne suka kamu da wannan ciwon kuma mutun bakwai daga ciki sun rasa ransu a kananan hukumomin Isa da Sabon Birni da Ilella na jihar Sokoto. Yanzu haka ana jiran sakamako na gwaje-gwajen da aka kai a ma’aikatun NIPRID da NAFDAC da NIMR.
Trending
- JAMB extends admission offer deadline to Sept. 30
- Lagos dep gov warns against cart pushers for waste disposal
- Pate sets up emergency task force on diphtheria outbreak
- Otti raises alarm over cancer, stroke in Abia youths
- Orile Agege hospital targets 3,000 children in back-to-school outreach
- NMA urges FG to implement 65-year retirement for clinical workers
- IFAD-VCDP calls for land rights for women farmers
- Kwara community gets free medical checkups
