• Home
  • Agric
  • Sci & Tech
  • Health
  • Environment
  • Hausa News
  • More
    • Business/Banking & Finance
    • Politics/Elections
    • Entertainments & Sports
    • International
    • Investigation
    • Law & Human Rights
    • Africa
    • ACCOUNTABILITY/CORRUPTION
    • Hassan Gimba
    • Column
    • Prof. Jibrin Ibrahim
    • Prof. M.K. Othman
    • Defense/Security
    • Education
    • Energy/Electricity
    • Entertainment/Arts & Sports
    • Society and Lifestyle
    • Food & Agriculture
    • Health & Healthy Living
    • International News
    • Interviews
    • Investigation/Fact-Check
    • Judiciary/Legislature/Law & Human Rights
    • Oil & Gas/Mineral Resources
    • Press Freedom/Media/PR/Journalism
    • General News
    • Presidency
  • About Us
    • Contact Us
    • Board Of Advisory
    • Privacy Policy
    • Ethics Policy
    • Teamwork And Collaboration Policy
    • Fact-Checking Policy
    • Advertising
  • Media OutReach Newswire
    • Wire News
  • The Stories
Facebook Twitter Instagram
Trending
  • Anaemia crisis: CS-SUNN tasks Governors to unlock child nutrition fund
  • Ghana grants citizenship to IShowSpeed
  • Morocco set to unveil Africa’s largest tyre factory
  • Kenya to fund $969m road construction through short-term borrowing
  • Senate unveils 7-member electoral act review committee
  • Ohanaeze appeals for reopening of Anambra market
  • Rising SGBV cases worry civil society groups in Gombe
  • MTN, Lagos govt partner on Obalende bus park redevelopment
Facebook Twitter Instagram YouTube
AsheNewsAsheNews
  • Home
  • Agric

    ActionAid empowers 12,000 FCT farmers with agroecology skills

    January 30, 2026

    FAO: How Tanzania’s vaccination campaign is driving Africa closer to pest eradication

    January 29, 2026

    Kenya to host Gulfood360 Africa

    January 29, 2026

    [VIEWPOINT] Africa’s farm mechanization needs a new approach to succeed, By Beth Bechdol

    January 29, 2026

    Agricultural inputs distributed to boost food production in Kwara

    January 29, 2026
  • Sci & Tech

    NOTAP backs Nigerian developers to $1m sales

    January 29, 2026

    NIEEE, NDPC move to embed privacy in engineering projects

    January 29, 2026

    NCC clamps down on telcos with N12.4bn penalties over QoS breaches

    January 28, 2026

    Meta to unveil paid subscription plans across Instagram, Facebook, and WhatsApp

    January 28, 2026

    Nigeria to host 2026 SPARK Africa research conference – NIPRD DG

    January 27, 2026
  • Health

    Anaemia crisis: CS-SUNN tasks Governors to unlock child nutrition fund

    January 30, 2026

    Salako urges collective action to end NTDs in Nigeria

    January 30, 2026

    Yobe spends N800m on biomedical research centre

    January 30, 2026

    Rising SGBV cases worry civil society groups in Gombe

    January 30, 2026

    NCDC: Lassa fever kills 17 Nigerians in 8 states

    January 29, 2026
  • Environment

    MTN, Lagos govt partner on Obalende bus park redevelopment

    January 30, 2026

    LAWMA threats of legal action against attacks on staff

    January 29, 2026

    ACReSAL sensitizes Kawo residents ahead of erosion works

    January 29, 2026

    Japan backs UNESCO flood resilience initiative in Niger

    January 29, 2026

    Kaduna ACReSAL sensitizes rigasa residents on erosion control project

    January 28, 2026
  • Hausa News

    Anti-quackery task force seals 4 fake hospitals in Rivers

    August 29, 2025

    [BIDIYO] Yadda na lashe gasa ta duniya a fannin Ingilishi – Rukayya ‘yar shekara 17

    August 6, 2025

    A Saka Baki, A Sasanta Saɓani Tsakanin ‘Yanjarida Da Liman, Daga Muhammad Sajo

    May 21, 2025

    Dan majalisa ya raba kayan miliyoyi a Funtuwa da Dandume

    March 18, 2025

    [VIDIYO] Fassarar mafalki akan aikin Hajji

    January 6, 2025
  • More
    1. Business/Banking & Finance
    2. Politics/Elections
    3. Entertainments & Sports
    4. International
    5. Investigation
    6. Law & Human Rights
    7. Africa
    8. ACCOUNTABILITY/CORRUPTION
    9. Hassan Gimba
    10. Column
    11. Prof. Jibrin Ibrahim
    12. Prof. M.K. Othman
    13. Defense/Security
    14. Education
    15. Energy/Electricity
    16. Entertainment/Arts & Sports
    17. Society and Lifestyle
    18. Food & Agriculture
    19. Health & Healthy Living
    20. International News
    21. Interviews
    22. Investigation/Fact-Check
    23. Judiciary/Legislature/Law & Human Rights
    24. Oil & Gas/Mineral Resources
    25. Press Freedom/Media/PR/Journalism
    26. General News
    27. Presidency
    Featured
    Recent

    Anaemia crisis: CS-SUNN tasks Governors to unlock child nutrition fund

    January 30, 2026

    Ghana grants citizenship to IShowSpeed

    January 30, 2026

    Morocco set to unveil Africa’s largest tyre factory

    January 30, 2026
  • About Us
    1. Contact Us
    2. Board Of Advisory
    3. Privacy Policy
    4. Ethics Policy
    5. Teamwork And Collaboration Policy
    6. Fact-Checking Policy
    7. Advertising
    Featured
    Recent

    Anaemia crisis: CS-SUNN tasks Governors to unlock child nutrition fund

    January 30, 2026

    Ghana grants citizenship to IShowSpeed

    January 30, 2026

    Morocco set to unveil Africa’s largest tyre factory

    January 30, 2026
  • Media OutReach Newswire
    • Wire News
  • The Stories
AsheNewsAsheNews
Home»General News»[RA’AYI)] Adawar Siyasa A Jihar Sokoto Da Sauran Lamurra
General News

[RA’AYI)] Adawar Siyasa A Jihar Sokoto Da Sauran Lamurra

EditorBy EditorSeptember 6, 2024Updated:September 6, 2024No Comments5 Mins Read
Sokoto-state-map
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Haƙiƙa lamarin jagorancin jama’a a lokacin dimokraɗiyya yana tafiya ne da adawa. Sai dai kuma idan za a yi adawar, ya dace a yi mai ma’ana wadda hankali ke ɗauka. Lallai an yi adawa a lokacin gwamnatin Alhaji Attahiru Ɗalhatu Bafarawa ta APP/ANPP (1999-2003) inda a lokacin, su Hon. Abubakar Shehu Tambuwal da Hon. Arzika Tureta (marigayi) suke a sahun gaba wajen yin adawa a ƙarƙashin tutar jam’iyyar PDP (wadda ke riƙe da gwamnatin tsakiya). Sai dai a lokacin babu kafafen sadarwa na soshiyal midiya irin yanzu. Hasali ma kila ko da akwai su, ba za a yi adawa ta wuce-wuri da cin mutuncin juna ba irin ta yanzu.

Daga Muhammad Sajo

Abinda aka al’adanta ne cewa wanda ake yi ma adawa idan ya tsima a fagen siyasa, wani sa’ilin yakan iya janye abokan adawarsa su dawo ɓangarensa. Hakan ya faru a lokacin gwamnatin Bafarawa inda ya yi nasarar janye Alhaji Abubakar Shehu Tambuwal ya dawo jam’iyyarsa. Hakan ma ta faru a lokacin Gwamna Aliyu Magatakarda Wamakko inda ya janye Ɗan-Madamin Isa daga wancan ɓangaren na Bafarawa zuwa nasa. Ko a haka da ake yanzu, wa ya san gobe ban da Allah (SWA)? Sarki goma zamani goma. Abinda wani shugaba kan iya jurewa na adawa, wani ba zai ɗauka ba. Kuma inda wani ya yi rawa aka yi mai kari, wani idan ya yi, kashi zai sha. A bayyane take cewa a nan jiharmu ta Sokoto, ana wuce wuri wajen amfani da soshiyal midiya gun yin adawa wadda ta ke da sigar cin zarafi da shiga rigar mutuncin juna har da na iyali. Kuma fa an lura da cewa kowane ɓangare ya sami dama, yi yake, amma ga abinda ya bayyana a halin yanzu, ɗayan ɓangaren na masu adawa ya fi zaƙewa. An tabbatar da cewa a tarihin siyasar Sokoto, ba a yi gwamna mai juriyar sukar adawa ba kamar Barista Aminu Waziri Tambuwal wanda ya sauka jiya-jiya. Me ya sa a Sokoto ba a koyi da salon adawar siyasa ta maƙwabtan jihohinmu na yankin kudu? A tasu salon adawar siyasa, iya sarrafa harshen Turanci da tajwidinsa ko akasin haka ba su ne abin suka ba ga shugaba, sai dai salon jagoranci da wanzar da shiraruwa da ayukka da ke da tasiri ga jama’a, ko bin diddigin ajandar da ɗan takara ya bayyana a lokacin neman ƙuri’un jama’a, da sauransu.

A wani ɓangaren kuma, za a iya cewa, sai bango ya tsage, ƙadangare ke samun kafar shiga. Gwamnatinmu ta Sokoto na buƙatar kimtsa gidanta musamman a haujin sadarwa (media team) saɓanin gwamnatocin da suka gabata na Bafarawa da Wamakko da Tambuwal inda kowaccensu na da gwargwadon ƙwararrin masana masu aiki kafaɗa-da-kafaɗa a haujin rubuta jawabi (speech writing team) da ababen da suka shafi fitar da bayanai (Press release) da aka tantance sosai don kauce ma tuntuɓen alƙalami da saƙo mai harshen damo da sauransu. Idan ko akwai ayarin ƙwararrin masanan (watau media team) to kila ba a ba su cikakkiyar damar yin aiki tare ba don abin ya yi armashi domin kuwa hannu ɗaya ba ya ɗaukar jinƙa.

Idan kuma aka zo ɓangaren ganawa da uban tafiyar, watau Gwamna, nan ma akwai buƙatar gyara sosai. A inda aka fito, lokacin da gwamnatin nan na kan turbar adawa, ganawa da Gwamna Tambuwal na ɗaya daga cikin ƙalubalolin da ake sukarsa da su domin ko komishinoninsa ba su faye samun ganawa da shi ba a lokacin da suke so. Bincike ya tabbatar da cewa duk kanwar ja ce domin babu banbancin jiya da yau inda hasali ma, ko hadiman Gwamna Dokta Ahmad Aliyu mai ci yanzu, shakku suke wajen yi ma mutum iso (ko booking) ɗin ganawa da shi. Sai kuwa idan shi Gwamnan ne ke da buƙata da ganinka. Haka abin ya ke ga muƙarraban gwamnatin, domin kuwa ƙalilan daga ‘yan majalisar Jihar ke da juriyar sauraren jama’arsu a ofis ko a gida kamar yadda ya dace. Wannan ya saɓa ma a ƙalla gwamnoni biyu da aka yi kafin Tambuwal da Ahmad. Domin kuwa ana iya ganawa da Bafarawa a ofis ko gida a wancan lokacin da yake Gwamnan Jihar Sokoto.

ALSO READ [VIEWPOINT] Ex-raying the Pathetic State of the Public Media in Sokoto

Shi Aliyu Wamakko sha-kundum ne domin kusan kowa na iya ganawa da shi a ko ina ta kama sa’ilin da yake gwamna. Ashe kuwa kyawon ɗa ya gadi ubansa. Ai ba kowa ne zai ce sai ya gana da Gwamna ba, sai wanda ke ganin matsayinsa ya kai. Wannan sanken ne ke kawo shakku ga manyan ‘yan bokonmu da sauran masana a Sokoto da ke da zimmar zuwa don bayar da shawara ga Gwamnan ko ‘yan majalisarsa. Akwai ma bayanan da ke nuna cewa galibin komishinonin gwamnatin nan ta Sokoto ba su ɗaukar waya ko da ta wanda suka sani ce. Da fatar za a gyara.

Allah Ya taimaki Jiharmu ta Sokoto, Ya magance muna matsalar tsaro a nan gida da dukkan jihohinmu da ƙasarmu Nijeriya baki ɗaya, amin.

Sajo Dan Jarida ne kuma Malami a Jami’ar Usmanu Danfodiyo Sokoto

Adawar siyasa Jihar Sokoto
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn WhatsApp Reddit Tumblr Email
Editor
  • Website

Related Posts

Ghana grants citizenship to IShowSpeed

January 30, 2026

Morocco set to unveil Africa’s largest tyre factory

January 30, 2026

Kenya to fund $969m road construction through short-term borrowing

January 30, 2026

Leave A Reply Cancel Reply

Anaemia crisis: CS-SUNN tasks Governors to unlock child nutrition fund

January 30, 2026

Ghana grants citizenship to IShowSpeed

January 30, 2026

Morocco set to unveil Africa’s largest tyre factory

January 30, 2026

Kenya to fund $969m road construction through short-term borrowing

January 30, 2026
About Us
About Us

ASHENEWS (AsheNewsDaily.com), published by PenPlus Online Media Publishers, is an independent online newspaper. We report development news, especially on Agriculture, Science, Health and Environment as they affect the under-reported rural and urban poor.

We also conduct investigations, especially in the areas of ASHE, as well as other general interests, including corruption, human rights, illicit financial flows, and politics.

Contact Info:
  • 1st floor, Dogon Daji House, No. 5, Maiduguri Road, Sokoto
  • +234(0)7031140009
  • ashenewsdaily@gmail.com
Facebook Twitter Instagram Pinterest
© 2026 All Rights Reserved. ASHENEWS Daily Designed & Managed By DeedsTech

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.