• Home
  • Agric
  • Sci & Tech
  • Health
  • Environment
  • Hausa News
  • More
    • Business/Banking & Finance
    • Politics/Elections
    • Entertainments & Sports
    • International
    • Investigation
    • Law & Human Rights
    • Africa
    • ACCOUNTABILITY/CORRUPTION
    • Hassan Gimba
    • Column
    • Prof. Jibrin Ibrahim
    • Prof. M.K. Othman
    • Defense/Security
    • Education
    • Energy/Electricity
    • Entertainment/Arts & Sports
    • Society and Lifestyle
    • Food & Agriculture
    • Health & Healthy Living
    • International News
    • Interviews
    • Investigation/Fact-Check
    • Judiciary/Legislature/Law & Human Rights
    • Oil & Gas/Mineral Resources
    • Press Freedom/Media/PR/Journalism
    • General News
    • Presidency
  • About Us
    • Contact Us
    • Board Of Advisory
    • Privacy Policy
    • Ethics Policy
    • Teamwork And Collaboration Policy
    • Fact-Checking Policy
    • Advertising
  • Media OutReach Newswire
    • Wire News
  • The Stories
Facebook Twitter Instagram
Trending
  • FMC, Police HMO seal agreement to improve officers’ welfare
  • Gunmen abduct NAUTH Neurosurgeon in Anambra
  • WHO issues new guidance to help countries cope with sharp cuts in health funding
  • Nigeria-Korea institute gets full NBTE accreditation
  • World’s largest energy event opens in Abu Dhadi, UAE
  • Kano govt approves N8.2bn for education, water projects 
  • NSSEC, Canadian group sign MoU on education reforms
  • Woodhall Capital targets $50bn in global investments to drive Nigeria’s development
Facebook Twitter Instagram YouTube
AsheNewsAsheNews
  • Home
  • Agric

    AGRA reaffirms support to Africa on food systems reforms 

    November 3, 2025

    LIFE-ND to empower 3,000 Abia farmers with additional financing

    November 2, 2025

    Food insecurity threatens millions across Nigeria – FAO

    October 31, 2025

    Jigawa taps private sector to become Africa’s Alfalfa hub

    October 31, 2025

    Nigeria’s GM crops hold the key to agricultural future — Scientist

    October 31, 2025
  • Sci & Tech

    Nigeria-Korea institute gets full NBTE accreditation

    November 3, 2025

    Nigeria pushes for enhanced cybersecurity amid digital expansion

    October 31, 2025

    Nigerian company launches AI tool to enhance election transparency

    October 31, 2025

    Meta, NDPC to adopt settlement terms in $32.8m data privacy dispute Nov. 3

    October 31, 2025

    NDPC releases Igbo version of data protection act

    October 30, 2025
  • Health

    FMC, Police HMO seal agreement to improve officers’ welfare

    November 3, 2025

    Gunmen abduct NAUTH Neurosurgeon in Anambra

    November 3, 2025

    WHO issues new guidance to help countries cope with sharp cuts in health funding

    November 3, 2025

    Healthcare practitioners call for urgent strengthening of PHCs

    November 2, 2025

    NMA gives 72-hour ultimatum for release of Dr. Mbanugo

    November 2, 2025
  • Environment

    Lagos residents decry worsening air pollution

    November 2, 2025

    Africa sets unified climate agenda ahead of COP30

    November 2, 2025

    CSO calls for sustainable action against climate change

    November 2, 2025

    NCF urges Lagosians to pressure manufacturers on plastic use

    November 1, 2025

    Nigerian rivers face pollution threats — Environmentalist

    November 1, 2025
  • Hausa News

    Anti-quackery task force seals 4 fake hospitals in Rivers

    August 29, 2025

    [BIDIYO] Yadda na lashe gasa ta duniya a fannin Ingilishi – Rukayya ‘yar shekara 17

    August 6, 2025

    A Saka Baki, A Sasanta Saɓani Tsakanin ‘Yanjarida Da Liman, Daga Muhammad Sajo

    May 21, 2025

    Dan majalisa ya raba kayan miliyoyi a Funtuwa da Dandume

    March 18, 2025

    [VIDIYO] Fassarar mafalki akan aikin Hajji

    January 6, 2025
  • More
    1. Business/Banking & Finance
    2. Politics/Elections
    3. Entertainments & Sports
    4. International
    5. Investigation
    6. Law & Human Rights
    7. Africa
    8. ACCOUNTABILITY/CORRUPTION
    9. Hassan Gimba
    10. Column
    11. Prof. Jibrin Ibrahim
    12. Prof. M.K. Othman
    13. Defense/Security
    14. Education
    15. Energy/Electricity
    16. Entertainment/Arts & Sports
    17. Society and Lifestyle
    18. Food & Agriculture
    19. Health & Healthy Living
    20. International News
    21. Interviews
    22. Investigation/Fact-Check
    23. Judiciary/Legislature/Law & Human Rights
    24. Oil & Gas/Mineral Resources
    25. Press Freedom/Media/PR/Journalism
    26. General News
    27. Presidency
    Featured
    Recent

    FMC, Police HMO seal agreement to improve officers’ welfare

    November 3, 2025

    Gunmen abduct NAUTH Neurosurgeon in Anambra

    November 3, 2025

    WHO issues new guidance to help countries cope with sharp cuts in health funding

    November 3, 2025
  • About Us
    1. Contact Us
    2. Board Of Advisory
    3. Privacy Policy
    4. Ethics Policy
    5. Teamwork And Collaboration Policy
    6. Fact-Checking Policy
    7. Advertising
    Featured
    Recent

    FMC, Police HMO seal agreement to improve officers’ welfare

    November 3, 2025

    Gunmen abduct NAUTH Neurosurgeon in Anambra

    November 3, 2025

    WHO issues new guidance to help countries cope with sharp cuts in health funding

    November 3, 2025
  • Media OutReach Newswire
    • Wire News
  • The Stories
AsheNewsAsheNews
Home»Food & Agriculture»Dan majalisa ya raba kayan miliyoyi a Funtuwa da Dandume
Food & Agriculture

Dan majalisa ya raba kayan miliyoyi a Funtuwa da Dandume

EditorBy EditorMarch 18, 2025Updated:March 18, 2025No Comments4 Mins Read
Barrister Abubakar Muhammad Gardi Danmajalisa Mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume
Barrister Abubakar Muhammad Gardi Danmajalisa Mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

A ranar lahadin data gabata 16 ga watan maris ta shekarar 2025 wadda tayi dai dai da 16 ga watan Ramadan Kareem’, Dan Majalisa ya rabawa dubban Al’umomin kananan hukumomin Funtuwa da Dandume kayan masarufi kyauta kayan sun hada da shinkafa da Gero da masara da sauran kayan amfanin yau da kullum domin samun saukin gudanar da Azumin watan Ramadan Kareem kyauta

Daga Abdullahi Sheme

An gudanar da taron ne a dakin taro na Thirty House dake Funtuwa a jahar katsina” A nashi jawabin Shugaban jam’iyar APC na Karamar hukumar Funtuwa Barista Muhammad ya yabawa Dan Majalisa wajen kokarinshi na inganta rayuwar Al’ummar da Kuma irin jajircewar da yake dashi wajen kawo abubuwan arziki a mazabarshi yace a gaskiya wannan Dan Majalisa yayi kokari sosai ganin irin kayan masarufin daya kawo a rabawa dubban jama’a kyauta Kuma masu inganci da yawa domin irin yadda buhunan suka cika a gaskiya abin a yabane Kuma yà ciri tuta wajen raba kaya masu yawa da inganci sannan yayi kira ga jama’ar da suka amfana da suci gaba da yin Addu’ar samun zaman lafiya a yankunan su da godiya ga wannan Danmajalisa namu domin ba muyi zaben tumun dare ba sannan Yana kula da jam’iyar mu ta APC akoda Yaushe Allah ya Saka mashi da Alkhairi

Tun farko a nashi jawabin Dan Majalisa mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume Barista Abubakar Garba Dandume ya godewa jama’ar mazabar shi saboda irin goyon bayan da suke nuna mashi duk lokacin daya ziyarcesu wannan ya nuna mashi suna tare da shi da Kuma jam’iyar APC yace a shirye yake wajen cigaba da kawo abubuwan arziki da aiyuka masu kyau don inganta rayuwar mutanen yankin

Yaci gaba da cewar zuwan shi majalisa a kasa da Shekara 2 ya Samarwa matasa sama da 25 aiyukan yi a Gwamnatin Tarayya Kuma zai cigaba da kokarin yin hakan ya Kuma yabawa Gwamnan jahar katsina Dakta Dikko Ummaru Radda PhD Wajen kawo abubuwan arziki ga jama’ar jahar baki daya game da matsalar rashin tsaron daya dami wasu daga cikin garuruwan kananan hukumomin Funtuwa da Dandume yace zasu cigaba da kokarin kawo karshen matsalar tsaron da yaddar Allah

A nashi jawabin Shugaban jam’iyar APC na shiyyar Funtuwa Alhaji Ibrahim Danjuma yayi dogon jawabin Mai ratsa zukata yayi kira ga jama’a da suci gaba da yin Addu’ar Karin Samun zaman lafiya a yankunan kananan hukumomin su dama jaha baki daya sannan ya yabawa Danmajalisar wajen kokarinshi na inganta rayuwar mutanen mazabarshi ya Kuma fidda wadanda suka zabeshi kunya da jam’iyar APC kunya ya Kuma Kara jaddada godiyarsu ga Maigirma Gwamnan jahar katsina Dakta Dikko Ummaru Radda PhD Wajen kawo abubuwan arziki ga jama’ar jahar baki daya

Yayi kira ga sauran ‘yan majalisun Tarayya da suyi koyi da irin kyawawan aiyukan shi na Alkhairi ba shakka yau na kaddamar da kayan Alkhairi ga mutanen kirki na mazabar Funtuwa da Dandume

Ba shakka naga irin wannan abin Alkhairi wurin Danmajalisa Mai wakiltar kananan hukumomin Musawa da Matazu Alhaji Abdullahi Aliyu Dujuman Katsina shi ma Allah yasaka mashi da Alkhairi yayi koyi da Mai girma Gwamna Dakta Dikko Ummaru Radda PhD

Daga  karshe a jawabin shi na godiya Alhaji Rabi’u Adamu (Kanar) ya jinjinawa Danmajalisar wajen kokarinshi da hangen nesa da Irin kokarin shi na Samarwa wasu daga cikin matasan yankin aiki a Gwamnatin Tarayya da Kuma gudanar da aiyukan mazaba daya keyi a kananan hukumomin Funtuwa da Dandume a gaskiya suna godiya kwarai da gaske daga bisani ya kaddamar da aiyukan da yayi a cikin garin Funtuwa inda aka kaddamar da ginin makarantar Islamiyya ta milyoyin Naira a  Hisbuz Raheem dake layin Bakori a Funtuwa da famfo Mai amfani da hasken Rana a barikin ‘yan Sanda dake Funtuwa da ziyartar marasa lafiya da ta’aziyyar gidajen da a kayi Rashi dubban matasa ne sukuyi godiya tare da rakashi zuwa kan  iyakar mahaifar Karamar hukumar shi ta Dandume

Dandume Food and Agriculture Funtua
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn WhatsApp Reddit Tumblr Email
Editor
  • Website

Related Posts

AGRA reaffirms support to Africa on food systems reforms 

November 3, 2025

LIFE-ND to empower 3,000 Abia farmers with additional financing

November 2, 2025

Food insecurity threatens millions across Nigeria – FAO

October 31, 2025

Leave A Reply Cancel Reply

FMC, Police HMO seal agreement to improve officers’ welfare

November 3, 2025

Gunmen abduct NAUTH Neurosurgeon in Anambra

November 3, 2025

WHO issues new guidance to help countries cope with sharp cuts in health funding

November 3, 2025

Nigeria-Korea institute gets full NBTE accreditation

November 3, 2025
About Us
About Us

ASHENEWS (AsheNewsDaily.com), published by PenPlus Online Media Publishers, is an independent online newspaper. We report development news, especially on Agriculture, Science, Health and Environment as they affect the under-reported rural and urban poor.

We also conduct investigations, especially in the areas of ASHE, as well as other general interests, including corruption, human rights, illicit financial flows, and politics.

Contact Info:
  • 1st floor, Dogon Daji House, No. 5, Maiduguri Road, Sokoto
  • +234(0)7031140009
  • ashenewsdaily@gmail.com
Facebook Twitter Instagram Pinterest
© 2025 All Rights Reserved. ASHENEWS Daily Designed & Managed By DeedsTech

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.