• Home
  • Agric
  • Sci & Tech
  • Health
  • Environment
  • Hausa News
  • More
    • Business/Banking & Finance
    • Politics/Elections
    • Entertainments & Sports
    • International
    • Investigation
    • Law & Human Rights
    • Africa
    • ACCOUNTABILITY/CORRUPTION
    • Hassan Gimba
    • Column
    • Prof. Jibrin Ibrahim
    • Prof. M.K. Othman
    • Defense/Security
    • Education
    • Energy/Electricity
    • Entertainment/Arts & Sports
    • Society and Lifestyle
    • Food & Agriculture
    • Health & Healthy Living
    • International News
    • Interviews
    • Investigation/Fact-Check
    • Judiciary/Legislature/Law & Human Rights
    • Oil & Gas/Mineral Resources
    • Press Freedom/Media/PR/Journalism
    • General News
    • Presidency
  • About Us
    • Contact Us
    • Board Of Advisory
    • Privacy Policy
    • Ethics Policy
    • Teamwork And Collaboration Policy
    • Fact-Checking Policy
    • Advertising
  • Media OutReach Newswire
    • Wire News
  • The Stories
Facebook Twitter Instagram
Trending
  • Foundation targets 1,000 in free eye care outreach
  • Otti pledges functional PHCs across Abia
  • Rotary, Agencies partner to improve WASH
  • LAWMA trains sweepers on safety
  • Millions gear up for anti-Trump ‘No Kings’ protests across US this Saturday
  • CBN reforms steady naira at N1,837/£ amid cautious market optimism
  • CBN: 32 Nigerian banks hit recapitalisation target ahead of deadline
  • Karu school emerges overall winner of Abuja debate competition
Facebook Twitter Instagram YouTube
AsheNewsAsheNews
  • Home
  • Agric

    Bangladesh, Nigeria pledges new frontiers in agriculture, trade

    March 27, 2026

    DSV, Renaissance Philanthropy unveil ways to use resilience tools in global agriculture

    March 27, 2026

    FUNAAB partners AltBank, Tulima on AI-enabled hydroponic farming campus project

    March 27, 2026

    Nigerian govt unveils new chicken breed, 57 crop varieties

    March 27, 2026

    Caritas empowers 250 farmers with inputs, implements

    March 26, 2026
  • Sci & Tech

    NCC unveils platform to end SIM-related fraud 

    March 27, 2026

    Expert: Edge AI can transform rural farming

    March 27, 2026

    Nigerian govt unveils digital governance portal

    March 27, 2026

    Afreximbank launches inaugural accelerator programme for trade tech startups

    March 26, 2026

    FG unveils integrated digital trade platform to improve efficiency across agencies

    March 26, 2026
  • Health

    Foundation targets 1,000 in free eye care outreach

    March 28, 2026

    Otti pledges functional PHCs across Abia

    March 28, 2026

    Fire destroys Ebonyi vaccine store

    March 28, 2026

    ACPN urges action against fake drugs

    March 28, 2026

    Roche, NHIA partner to expand health coverage

    March 28, 2026
  • Environment

    Rotary, Agencies partner to improve WASH

    March 28, 2026

    LAWMA trains sweepers on safety

    March 28, 2026

    Expert urges women inclusion in water sector

    March 28, 2026

    Ikorodu North inaugurates solar water projects, school toilet

    March 27, 2026

    NEMA receives 100 returnees from Algeria

    March 26, 2026
  • Hausa News

    Anti-quackery task force seals 4 fake hospitals in Rivers

    August 29, 2025

    [BIDIYO] Yadda na lashe gasa ta duniya a fannin Ingilishi – Rukayya ‘yar shekara 17

    August 6, 2025

    A Saka Baki, A Sasanta Saɓani Tsakanin ‘Yanjarida Da Liman, Daga Muhammad Sajo

    May 21, 2025

    Dan majalisa ya raba kayan miliyoyi a Funtuwa da Dandume

    March 18, 2025

    [VIDIYO] Fassarar mafalki akan aikin Hajji

    January 6, 2025
  • More
    1. Business/Banking & Finance
    2. Politics/Elections
    3. Entertainments & Sports
    4. International
    5. Investigation
    6. Law & Human Rights
    7. Africa
    8. ACCOUNTABILITY/CORRUPTION
    9. Hassan Gimba
    10. Column
    11. Prof. Jibrin Ibrahim
    12. Prof. M.K. Othman
    13. Defense/Security
    14. Education
    15. Energy/Electricity
    16. Entertainment/Arts & Sports
    17. Society and Lifestyle
    18. Food & Agriculture
    19. Health & Healthy Living
    20. International News
    21. Interviews
    22. Investigation/Fact-Check
    23. Judiciary/Legislature/Law & Human Rights
    24. Oil & Gas/Mineral Resources
    25. Press Freedom/Media/PR/Journalism
    26. General News
    27. Presidency
    Featured
    Recent

    Foundation targets 1,000 in free eye care outreach

    March 28, 2026

    Otti pledges functional PHCs across Abia

    March 28, 2026

    Rotary, Agencies partner to improve WASH

    March 28, 2026
  • About Us
    1. Contact Us
    2. Board Of Advisory
    3. Privacy Policy
    4. Ethics Policy
    5. Teamwork And Collaboration Policy
    6. Fact-Checking Policy
    7. Advertising
    Featured
    Recent

    Foundation targets 1,000 in free eye care outreach

    March 28, 2026

    Otti pledges functional PHCs across Abia

    March 28, 2026

    Rotary, Agencies partner to improve WASH

    March 28, 2026
  • Media OutReach Newswire
    • Wire News
  • The Stories
AsheNewsAsheNews
Home»Food & Agriculture»Dan majalisa ya raba kayan miliyoyi a Funtuwa da Dandume
Food & Agriculture

Dan majalisa ya raba kayan miliyoyi a Funtuwa da Dandume

EditorBy EditorMarch 18, 2025Updated:March 18, 2025No Comments4 Mins Read
Barrister Abubakar Muhammad Gardi Danmajalisa Mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume
Barrister Abubakar Muhammad Gardi Danmajalisa Mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

A ranar lahadin data gabata 16 ga watan maris ta shekarar 2025 wadda tayi dai dai da 16 ga watan Ramadan Kareem’, Dan Majalisa ya rabawa dubban Al’umomin kananan hukumomin Funtuwa da Dandume kayan masarufi kyauta kayan sun hada da shinkafa da Gero da masara da sauran kayan amfanin yau da kullum domin samun saukin gudanar da Azumin watan Ramadan Kareem kyauta

Daga Abdullahi Sheme

An gudanar da taron ne a dakin taro na Thirty House dake Funtuwa a jahar katsina” A nashi jawabin Shugaban jam’iyar APC na Karamar hukumar Funtuwa Barista Muhammad ya yabawa Dan Majalisa wajen kokarinshi na inganta rayuwar Al’ummar da Kuma irin jajircewar da yake dashi wajen kawo abubuwan arziki a mazabarshi yace a gaskiya wannan Dan Majalisa yayi kokari sosai ganin irin kayan masarufin daya kawo a rabawa dubban jama’a kyauta Kuma masu inganci da yawa domin irin yadda buhunan suka cika a gaskiya abin a yabane Kuma yà ciri tuta wajen raba kaya masu yawa da inganci sannan yayi kira ga jama’ar da suka amfana da suci gaba da yin Addu’ar samun zaman lafiya a yankunan su da godiya ga wannan Danmajalisa namu domin ba muyi zaben tumun dare ba sannan Yana kula da jam’iyar mu ta APC akoda Yaushe Allah ya Saka mashi da Alkhairi

Tun farko a nashi jawabin Dan Majalisa mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume Barista Abubakar Garba Dandume ya godewa jama’ar mazabar shi saboda irin goyon bayan da suke nuna mashi duk lokacin daya ziyarcesu wannan ya nuna mashi suna tare da shi da Kuma jam’iyar APC yace a shirye yake wajen cigaba da kawo abubuwan arziki da aiyuka masu kyau don inganta rayuwar mutanen yankin

Yaci gaba da cewar zuwan shi majalisa a kasa da Shekara 2 ya Samarwa matasa sama da 25 aiyukan yi a Gwamnatin Tarayya Kuma zai cigaba da kokarin yin hakan ya Kuma yabawa Gwamnan jahar katsina Dakta Dikko Ummaru Radda PhD Wajen kawo abubuwan arziki ga jama’ar jahar baki daya game da matsalar rashin tsaron daya dami wasu daga cikin garuruwan kananan hukumomin Funtuwa da Dandume yace zasu cigaba da kokarin kawo karshen matsalar tsaron da yaddar Allah

A nashi jawabin Shugaban jam’iyar APC na shiyyar Funtuwa Alhaji Ibrahim Danjuma yayi dogon jawabin Mai ratsa zukata yayi kira ga jama’a da suci gaba da yin Addu’ar Karin Samun zaman lafiya a yankunan kananan hukumomin su dama jaha baki daya sannan ya yabawa Danmajalisar wajen kokarinshi na inganta rayuwar mutanen mazabarshi ya Kuma fidda wadanda suka zabeshi kunya da jam’iyar APC kunya ya Kuma Kara jaddada godiyarsu ga Maigirma Gwamnan jahar katsina Dakta Dikko Ummaru Radda PhD Wajen kawo abubuwan arziki ga jama’ar jahar baki daya

Yayi kira ga sauran ‘yan majalisun Tarayya da suyi koyi da irin kyawawan aiyukan shi na Alkhairi ba shakka yau na kaddamar da kayan Alkhairi ga mutanen kirki na mazabar Funtuwa da Dandume

Ba shakka naga irin wannan abin Alkhairi wurin Danmajalisa Mai wakiltar kananan hukumomin Musawa da Matazu Alhaji Abdullahi Aliyu Dujuman Katsina shi ma Allah yasaka mashi da Alkhairi yayi koyi da Mai girma Gwamna Dakta Dikko Ummaru Radda PhD

Daga  karshe a jawabin shi na godiya Alhaji Rabi’u Adamu (Kanar) ya jinjinawa Danmajalisar wajen kokarinshi da hangen nesa da Irin kokarin shi na Samarwa wasu daga cikin matasan yankin aiki a Gwamnatin Tarayya da Kuma gudanar da aiyukan mazaba daya keyi a kananan hukumomin Funtuwa da Dandume a gaskiya suna godiya kwarai da gaske daga bisani ya kaddamar da aiyukan da yayi a cikin garin Funtuwa inda aka kaddamar da ginin makarantar Islamiyya ta milyoyin Naira a  Hisbuz Raheem dake layin Bakori a Funtuwa da famfo Mai amfani da hasken Rana a barikin ‘yan Sanda dake Funtuwa da ziyartar marasa lafiya da ta’aziyyar gidajen da a kayi Rashi dubban matasa ne sukuyi godiya tare da rakashi zuwa kan  iyakar mahaifar Karamar hukumar shi ta Dandume

Dandume Food and Agriculture Funtua
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn WhatsApp Reddit Tumblr Email
Editor
  • Website

Related Posts

Bangladesh, Nigeria pledges new frontiers in agriculture, trade

March 27, 2026

DSV, Renaissance Philanthropy unveil ways to use resilience tools in global agriculture

March 27, 2026

FUNAAB partners AltBank, Tulima on AI-enabled hydroponic farming campus project

March 27, 2026

Leave A Reply Cancel Reply

Foundation targets 1,000 in free eye care outreach

March 28, 2026

Otti pledges functional PHCs across Abia

March 28, 2026

Rotary, Agencies partner to improve WASH

March 28, 2026

LAWMA trains sweepers on safety

March 28, 2026
About Us
About Us

ASHENEWS (AsheNewsDaily.com), published by PenPlus Online Media Publishers, is an independent online newspaper. We report development news, especially on Agriculture, Science, Health and Environment as they affect the under-reported rural and urban poor.

We also conduct investigations, especially in the areas of ASHE, as well as other general interests, including corruption, human rights, illicit financial flows, and politics.

Contact Info:
  • 1st floor, Dogon Daji House, No. 5, Maiduguri Road, Sokoto
  • +234(0)7031140009
  • ashenewsdaily@gmail.com
Facebook Twitter Instagram Pinterest
© 2026 All Rights Reserved. ASHENEWS Daily Designed & Managed By DeedsTech

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.